Labarai

Labarai

Janye murabus din Malami da Ngige ya saba wa doka —Falana

Lauyan ya ce dole a sake tura wa majalisa sunayen ministocin da suka janye murabus dinsu kafin a sake nada su.

Dogaro da kai: An bai wa ’yan gudun hijira 166 kekunan dinki a Nasarawa

Gidauniyar UNDP da hadin gwiwar Gwamnatin Kasar Japan ne suka dauki nauyi koyar da su sana’ar dinkin.

Batanci: Tambuwal ya gana da malamai kan kisan Deborah

Gwamna ya kira zaman ne domin dakile ramuwar gayya kan kisan Deborah

Mako mai zuwa muke sa ran ASUU ta dawo aiki —Gwamnati

Ministan Kwadago ya ce kowane bangare ya tafi da farin ciki bayan tattaunawar gwamnati ta malaman jami’a

Kwalara ta kashe mutum 11, ta kwantar da 200 a Taraba

Cutar ta mamaye kauyuka da ma a Kananan Hukumomin Bali da Gashaka