Labarai

Labarai

Wata zai yi rashin lafiya a Najeriya ranar Litinin — Masana

Masanin ya kuma ce za a sake samun rashin lafiyar a watan Nuwamba

Gwamnatin Gombe ta rufe dukkan makarantun aikin jinya masu zaman kansu

Gwamnatin ta ce ta dauki matakin ne saboda karancin azuzuwa da dakunan gwaje-gwaje

Dan majalisa na son China ta ceto fasinjojin jirgin kasan Kaduna

Sanatan ya bukaci China ta tallafa wa Najeriya wajen ceto wadanda aka sace yayin harin.

An kashe Soja 5, kwamandansu ya bace a rikicin Taraba

Sojojin da kwamandan nasu sun fito ne daga Bataliya ta 93 da ke Takum.

Bom ya tashi a kusa da barikin sojoji a Jalingo

Karo na uku ke nan a baya-bayan nan aka samu tashin bom a Jihar Taraba