Labarai

Labarai

Kwastam sun kwace shinkafar waje da kwayar N2bn a Kano da Jigawa

A cikin wata biyu hukumar kwastam ta kwace shinkafar waje da miyagun kwayoyi da kayan gwanjo na kusan Naira biliyan biyu a Kano da Jigawa.

’Yan sanda sun ragargaji ’yan bindiga sun ceto mutum 15 a Neja

Maharan sun tsere sun bar mutanen da suka sace bayan sun sha luguden wuta a hannun ’yan sanda.

Ruwan sama ya yi ajalin mutum biyar a Damaturu

Kimanin mutum 41 ne lamarin ya rutsa da su a Damaturu.

Majalisar Wakilai za ta yi zaman gyara Dokar Zabe

Majalisar za ta yi zaman ne don gyara wani kuskure da ta gano a Dokar Zabe.

Duniya za ta fuskanci mummunan zafi idan… —WMO

Ana fargabar zafi zai karu zuwa mataki mai tsananin hadari.