Labarai

Labarai

‘Bai kamata jirgin kasan Abuja-Kaduna ya dawo aiki ba a kubutar da ’yan uwanmu ba’

Iyalan sun koka kan yadda kamfanin NRC ya yi kunnen uwar shegu da umarnin shugaba Buhari.

Damfara: An karbar wa mai POS N75,000 an ba ta ledar ruwa 5

A Jihar Legas, wani mutum ya damfari wata mai sana’ar POS, inda ya karbi N75,000 ya bar mata ruwan leda (pure water) guda biyar. Rahotanni sun ce mutu

Wahalar man fetur ta sake kunno kai a Abuja

Sai dai har yanzu NNPC bai magantu ba a kan matsalar

Buhari ya fi kowanne Shugaba rattaba hannu a kan sabbin kudurori tun 1999 – Lawan

Ya ce Majalisa na da kyakkyawar alaka da bangaren zartarwa tun zuwan Buhari

An sace magidanci a hanyar kai dansa jarabawar JAMB

Magidanci an sace shi yayin da ya ke kan hanyar kai dansa zana jarabawar Jamb.