Labarai

Labarai

Yadda ’Yan kalare suka kai wa ’yan jarida hari a Gombe

Mutanen gari sun ceci ’yan jairdar daga hannun bata-garin a garin Gombe

An kama jagoran ’yan sa-kai da suka kai hari ana bikin sallah a Zamfara

Sun yi wa jama’ar kauyen da suka kaiwa hari ikirarin cewa murnar bikin sallah suke yi.

Karin kudin kiran waya: An sa zare tsakanin Gwamnati da kamfanoni

Kamfanonin sadarwa sun ce karin kudin kiran waya zuwa N53 ya zama dole, gwamnati ta ce allambaran

EFCC na binciken yadda ’yan siyasa ke samun kudin fom din takara —Bawa

Bawa ya ce akwai bukatar a san tushen kudaden da ’yan siyasa ke sayen fom din takara.

Mamakon ruwan sama ya sa dalibai rasa jarabawar JAMB a Legas

Dalibai dai sun roki gwamnati da ta tausaya musu