Labarai

Labarai

MDD ta yi alkawarin taimaka wa Borno kawo karshen Boko Haram

A cewarsa, wannan wani muhimmin mataki ne domin samar da zaman lafiya a Najeriya, kasar da ta fi kowacce yawan jama’a a Afirka.

Bikin Sallah: ‘Yan sanda sun gano maboyar bata-gari a Gombe

Ta gargadi iyaye da su sanya idanun lura a kan ‘ya’yansu.

NDLEA ta kama Tramadol ta N22bn a hannun ‘abokin harkallar’ Abba Kyari

Kwayar ta kai kimanin katan 1,284 wanda darajarta ta kai naira biliyan 22.

An yi gobara a ofishin INEC a Zamfara

INEC ta ce ba a samu asarar rai ko daya ba.

Zargin ta’addanci: Nnamdi Kanu ya garzaya kotun daukaka kara

Lauyan Kanu ya ce kotun ba ta hurumin zartar masa da hukunci saboda wasu laifukan a waje aka aikata su.