Labarai

Labarai

’Yan IPOB sun fille kan sojoji mata da miji a Imo

Sun kuma kira iyalan sojojin suna barazanar su ma za su kashe su

Abin da ya sa har yanzu ba mu kubutar da fasinjojin jirgin kasa ba – Buhari

Sai dai ya ce gwamnati na matukar kokari wajen ganin ta kubutar da su

Mun yi Sallah cikin kunci saboda rashin albashi – Ma’aikatan Kano

Hakan na zuwa ne bayan gwamnatin ta yanke wa ma’aikatan albashinsu a watannin baya

’Yan sanda sun kama daliban Zakzaky 78 a Kaduna – IMN

Kungiyar ta ce an kama mutanen ne a Kaduna da Zariya lokacin muzahara

An kama masu garkuwa da mutane 9 a Ekiti

Rundunar ’yan sandan Najeriya ta sanar da kama wasu da take zargin masu garkuwa da mutane ne su tara a Jihar Ekiti. Mutanen da aka kama a garin Ago Ad