Labarai

Labarai

Dan Majalisar Birnin Kano Ya Sauya Sheka

Sauya shekar tasa, ta sanya mamabobin jam’iyyar APC a majalisar sun karu zuwa 20, yayin da PDP kuma ke da 11.

’Yan ISWAP sun kwashi kashinsu a hannun sojoji a Borno

ISWAP ta kai hari cikin motoci dauke da manyan bindigogi da babura domin auka wa sojojin da fararen hula

Hatsari: Mutum 7 sun mutu, wasu 5 sun jikkata a hanyar Legas

Mutum bakwai sun mutu nan take bayan afkuwar hatsarin.

Antonio Guterres zai ziyararci Najeriya ranar Talata

Ana sa ran zai iso Najeriya ranar Talata

2023: An saya wa Tinubu fom din takarar APC kan miliyan N100m

Magoya bayan shi ne suka saya masa saboda ya tafi Umara