Labarai

Labarai

Masu kwacen waya sun raunata ma’aikaciyar Daily Trust a Kano

Mutane dai sun sami nasarar guduwa da wayarta da kudi N20,000 bayan sun yanke ta a hannu

Sai an kula da hakkin marayu Najeriya za ta zauna lafiya — Sheikh Bala Lau

Ya ce dukkan kokarin gwamnati ya gaza kaiwa ga cin ma ruwa a bangaren

’Yan bindiga sun saki hoton jaririyar da fasinjar jirgin kasan Abuja ta haifa a hannunsu

An ga hoton jaririyar da mai jegon ta haifa a hannun masu garkuwa a mutane tana barci.

Mai ba da hannu cikin barkwanci ya samu karramawa a Gombe

An mika mishi lambar yabo a gaban Kwamishinan ’Yan Sandan Jihar Gombe,

Kauyakun Giwa: Yadda ’yan bindiga ke sheke ayarsu a watan Ramadan

A dare guda sun kai wa kauyuka akalla biyar hari suna kashewa da sace mutane tare da kona gidaje