’Yan ta’adda sun kashe ɗan sanda a gidan DPO a Jigawa
Da misalin ƙarfe 4:00 na asuba ’yan bindiga suka kai farmaki gidan DPO na Babban Ofishin ’Yan Sandan Aujara
Labarai
Da misalin ƙarfe 4:00 na asuba ’yan bindiga suka kai farmaki gidan DPO na Babban Ofishin ’Yan Sandan Aujara
Ganawar Tinubu da Janar GC Musa ya auku ne a ranar Litinin da dare, jim kadan kafin sanarwar murabus din Ministan Tsaro, Alhaji Muhammad Badaru Abubak
Shugaban ya nemi jama’a su yi watsi da rahoton inda ya ce ba shi da tushe bare makama.
Tun a shekarar 2012 a lokacin wani harin Boko Haram a yankin Malam Fatori da ke Jihar Borno kayan zinaren suka ɓace
’Yan bindiga sun yi garkuwa da wani fasto da matarsa da mabiyansa a yayin da suke tsaka da ibada a coci da ke a Jihar Kogi.