Labarai

Labarai

NDLEA za ta yi wa ’yan takarar APC gwajin shan miyagun kwayoyi

Shugaban NDLEA ya ce akwai bukatar tabbatar da cewar ‘yan siyasa ba sa ta’ammali da miyagun kwayoyi.

Yadda jama’a suka tashi lakada wa dan majalisarsu duka

An ga bidiyon yadda dan sandan da ke tsaron shi da sauran mutanen suka ranta a na kare.

Jami’ar KASU ta umarci dalibai su koma aji

Jami’ar ta bai wa dalibai da malamai kwanan watan komawa daukar darasi.

Zazzabin Lassa: Mutum 6 sun mutu, 76 sun harbu a Gombe

An gano cutar ne bayan wasu almajirai biyar sun fara rashin lafiya, an kai su asibiti.

NDLEA ta garkame gidaje 6 da shago 100 mallakin Abba Kyari a Maiduguri

NDLEA ta garmake kadarorin nasa don gudanar da bincike a kansu.