Labarai

Labarai

An zargi ’yan asalin Abuja da yunkurin kona Kasuwar Karmo

Bayan an kashe gobara sai aka gano wasu shaguna da aka zuba wa fetur da wasu kayan tsafi da aka binne a wurin

’Yan bindiga sun yi wa shugaban APC kisan gilla a Kaduna

Maharan sun kuma sace mutane da dama yayin harin

Hisba ta kama barayin waya 8 a masallaci a Kano

Hisbah ta ce daga cikin mutanen har da maza da mata

Ban ga amfanin rufe iyakokin Najeriya ba – Shehu Sani

Shehu Sani ya ce kamata ya yi gwamnati ta ba jama’a hakuri

Dan sanda ya harbe mutum 2 bayan ya yi mankas da giya

Dan sandan ya yi mankas da giya sannan ya shiga harbin mutane da bindiga.