Labarai

Labarai

Kudin fansa: Masu garkuwa da ‘Uwar Marayu’ na neman N100m

“Sai dai a taya mu da addu’a domin ba mu san ta ina za mu fara hada Naira miliyan 100 ba,” inji wani makusancinta

An kashe mutum 3 kan budurwa a Kwara

Rikicin ya barke ne bayan shugaban daya dabar ya kwace budurwar wani daga dabar abokan hamayyarsu

’Yan Boko Haram sun kai hari kan masu biki a Borno

Ana tsaka da wani bikin nadin sarauta da na daurin aure mahara suka bude wa mahalrta wuta

Guguwa ta kashe yara 7 a Taraba

Guguwar dai ta biyo bayan wani ruwan sama da aka tafka a yankin

’Yan bindiga sun sace makiyaya 10 da shanu 300 a Anambra

’Yan bindigar sun bukaci a biya su miliyan hudu a matsayin kudin fansa.