N750,000 kuɗin bikin yaye ɗaliban Jami’ar MAAUN ya tayar da ƙura a Kano
Jami’ar MAAUN ta dage a kan cewa, duk wanda bai gamsu ba ya tafi kotu, amma babu gudu babu ja da baya a gudanar da bikin yadda ta riga ta tsara.
Labarai
Jami’ar MAAUN ta dage a kan cewa, duk wanda bai gamsu ba ya tafi kotu, amma babu gudu babu ja da baya a gudanar da bikin yadda ta riga ta tsara.
ISWAP sun sace yaran ne a gonakinsu yayin da suke aikin girbe amfanin gona.
Rikicin manoma da makiyaya na ci gaba da ƙamari a jihar.
Sai dai gwamnan jihar ya ce gwamnatinsa na aiki don magance barazanar.
Cibiyar ta ce horon ya zama dole duba da halin matsin tattalin arziƙi da ƙasar nan ke ciki.