Labarai

Labarai

Mayakan ISWAP 70 sun mika wuya a Borno

Sun mika wuya sakamakon yunwa da ta addabe su, gami da luguden bama-bamai a maboyarsu

’Yan Najeriya 43,000 ne za su yi aikin Hajjin 2022

Ana jiran hukumar NAHCON ta bai wa kowace jiha adadin kujerunta tare da bayyana adadin kudin na bana.

Matashi ya yi yunkurin kashe kansa saboda rashin abinci

Matashin ya ce ya shiga halin matsi tun bayan rasuwar mahaifansa

Dalilin da jirgin soja ya kashe kananan yara a Neja —Gwamnati

Gwamnatin Jihar Neja ta ce a iya saninta babu mutane a kauyen

Mun yi babban rashi —Iyayen matukin jirgin da ya yi hadari a Kaduna

Kawun daya daga cikin direbobin da suka rasu a hadarin jirgin saman soji a Kaduna, Abubakar Alkali ya ce sun yi babban rashin dan nasu. Kawun marigayi