Labarai

Labarai

Farkon damina: Ambaliya ta raba mutum 1,326 da muhallansu

Gidaje akalla 460 sun lalace a sakamakon ambaliya a farkon daminar 2022

Dan sanda ya bindige soja a Nasarawa

Soja daya ya sha da kyar, da raunin harbi, bayan ’yan sanda sun bude musu wuta.

Bankin CBN ya kama da gobara a Binuwai

Gobara ta tashin a Bankin CBN reshen Jihar Binuwai ranai Alhamis.

Ganduje zai sauya wa Katsina United motar da aka lalata musu

Gwamnan ya yi alkawarin saya wa Katsina United sabuwar mota.

Zamfara ta tura malamai 97 Umrah su roka mata nasara kan ‘yan ta’adda

Malaman za su ba da himma wajen yi wa jihar da ma Najeriya addu’o’i a wuraren da ake amsar addu’o’ia Makka da Madina.