Harin jirgin kasa: El-Rufai ya bai wa iyalan mutum 9 miliyan 18
Gwamnan ya bai wa iyalan kowane mamaci tallafin Naira milyan biyu don rage musu radadi.
Labarai
Gwamnan ya bai wa iyalan kowane mamaci tallafin Naira milyan biyu don rage musu radadi.
Wani dattijo a kauyen ya rasa ’yar cikinsa da kuma jikokinsa biyu a harin
Mazauna garin sun kwana cikin zullumin yiwuwar hari daga kungiyar ISWAP
Maharan sun harbe shugabannin PDP biyu ne a yayin da suke tare da dan majalisa mai wakiltar Jos ta Aewa da Bassa.
Mayakan ISWAP sun tuntubi iyayen ’yan matan da suka sace a Chibok