Labarai

Labarai

An tsinci gawar dan kasuwar Kano a daji bayan an biya fansar N6m

Sun kashe shi bayan karbar miliyan shida a hannun dan uwansa a matsayin kudin fansa.

ISWAP ta sace motar yaki a sansanin soji a Borno

Mayakan ISWAP sun kashe jami’an tsaro biyu, sun sace wata motar daukar marasa lafiyar sojoji a kusa da Maiduguri

Kungiya ta raba wa marasa galihu kayan abinci da tufafi a Ajingi

Kungiyar ta saba rabon irin wannan tallafi duk shekara don saukaka wa marasa galihu

Kungiyar mata ta jinjina wa gwamnatin Yobe kan dokar hana cin zarafin mata

Kungiyar t ce dokokin za su kawo karshen cin zarafin matan

Sarkin Jama’a ya yi walimar buda-baki tare da Kiristoci

Sarkin Jama’a da ke Kudancin Jihar Kaduna, Muhammadu Isa Muhammadu, ya yi kira ga al’ummar masarautarsa da su ci gaba da zama lafiya tare