Labarai

Labarai

Shekara 68 da kafa Kungiyar Dalibai Musulmi ta Najeriya

An kafaKungiyar Musulumi ta Najeriya (MSSN) a ranar 18 ga watan Afrilu, 1954

Mahara sun sace mutum 10 a Zariya

Maharan sun kuma sace mutanen a wasu kauyuka biyu da ke yankin

Duk da tubar dubban ’yan ta’adda a dage da addu’o’i —Zulum

Zuluma ya ce yawan addu’o’i ita ce hanyar da za ta samar da dauwamammen zaman lafiya

Buhari ya gama lalata rayuwar ’yan Najeriya —Bishop Kukah

Yau ’yan Najeriya basa iya gane kasarsu saboda yadda ta fita daga cikin hayyacinta.

Marayu 200 sun samu tallafin N50,000 kowannensu a Yobe

An zai marayun ne daga Kananan Hukumomin Jihar 17