Labarai

Labarai

Sarakuna sun goyi bayan Gwamnatin Gombe kan yaƙi da cin zarafin mata

Sarakunan sun nuna goyon bayansu kan yadda za a kawo ƙarshen cin zarafin mata da yara a jihar.

Ƙasar Japan ta fara sayar da injin da ke yi wa mutane wanka

An fara sayar da wani inji da ke yi wa mutum wanka bayan ya burge baƙi a lokacin bajekolin duniya a Japan, in ji wata mai magana da yawun kamfanin da

Hamɓararren Shugaban Guinea-Bissau ya gudu Senegal

Hamɓararren Shugaban Ƙasar Guinea-Bissau, Umaro Sissoco Embaló, ya isa ƙasar Senegal bayan da sojoji da suka kifar da gwamnatinsa a wannan makon suka

Jonathan ya dawo Najeriya bayan juyin mulki ya ritsa da shi a Guinea-Bissau

Tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan ya dawo Najeriya bayan juyin mulkin sojoji ya ritsa da shi a ƙasar Guinea-Bissau inda ya je sa ido kan zaben ƙa

Ya kamata ’yan majalisar Najeriya su koma zaman wucin gadi – Ndume

Sanatan Borno ta Kudu, Ali Ndume, ya ce Najeriya na iya ajiye biliyoyin naira a duk shekara idan aka rungumi tsarin majalisa ta wucin gadi.