Labarai

Labarai

Duk layin wayar da aka toshe ba za a bude ba sai…

Hukumar NCC ta gargadi jama’ar Najeriya kan shafin intanet na bogi da ake yadawa cewa yana layukan da aka toshe

’Yan bindigar da suka sace jami’in Kwastam a Zariya na neman N100m

An dai sace shi ne mako biyu da suka wuce tare da wasu mutanen

Rundunar ’yan sanda ta haramta Tashe a Kano

Duk wanda ya saba wannan doka zai dandana kudarsa.

Ministan Abuja ya kira taron gaggawa saboda matsalar tsaro

A makon da ya gabata sai da aka sami zanga zanga a yankin Kuje saboda ta’azzarar matsalar tsaro.

Buhari ya tsawaita lokacin ritayar malaman makarantu da shekara 5

An yi wa malaman makarantun gwamnati karin shekara biyar a shekarunsu na aiki kafin a yi musu ritaya daga aiki a Najeriya. Daga yanzu za a koma yi wa