Labarai

Labarai

Mai shekara 12 da malami ya yi wa fyade a Kaduna ta haihu

Yarinyar dai ta haihu mako uku da suka wuce a Asibitin Barau Dikko da ke Kaduna

Kotu ta umarci Gwamnatin Najeriya ta bai wa mata kashi 35 na mukamai

Ba a yi adalci ba ga mata wadanda suka kai miliyan 70 na yawan ‘yan Najeriya.

Najeriya ce ta 3 a kasashen da suka fi cin naman kare a duniya —Bincike

A watan Yulin bara Shugaba Buhari ya haramta cin naman karen da kuma sayar da shi.

Kotu ta wanke Sanata Abba Moro daga badakalar daukar ma’aikata

EFCC ta gaza gamsar da kotu cewa mutanen da aka gurfanar sun aikata laifukan.

Siyasa ce ta sa aka sallame mu daga aiki – Masu shara a Gombe

Suna dai zargin an kore su ne saboda mai kamfanin ya fito takara a PDP