Labarai

Labarai

‘Yan bindiga sun kashe dakarun soji 11 a Kaduna

Maharan sun kai farmaki sansanin dakarun sojin da ke Birnin Gwari.

Ramadan: Zulum ya ninka wa ma’aikatan wucin gadi a Borno albashinsu sau uku

Karin dai zai shafi ma’aikatan da ke daukar N10,000 a wata

Na samu sabon masallacin da zan ci gaba da limanci – Sheik Nuru Khalid

Ya ce zai fara jan sallah ne a masallacin daga Juma’a mai zuwa

Yadda nasiha ta jawo wa matashi rasa hannu daya a Kano

Ya yanke shi da wuka a kasan hammata, lamarin da ya kai ga yanke hannun.

‘Yan sanda sun kama ‘yan bindiga 5 a Jigawa

An cafke ‘yan bindigar tsakanin Jigawa da Kano.