Labarai

Labarai

An yanke wa matashi daurin wata 9 saboda satar waya

Dubun matashin ta cika lokacin da ya kokarin sake aikata sata a kasuwa.

CBN zai hukunta bakunan da ke karbar yagaggun kudi

CBN ya ce zai fara hukunta bankunan da ke karbar ajiyar yagaggun kudi.

An gano maboyar ‘yan bindiga a Zamfara

An gano maboyar ‘yan bindigar bayan wani hari da suka kai yankin.

‘Dakatar da Sheikh Nuru Khalid ba zai hana mu fadin gaskiya ba’

Malamin ya bayyana abin da ya faru da Sheikh Khalid a matsayin nasara ga malamai

’Yan bindiga sun kashe dan Kwamishinan Tsaron Zamfara

A kwanan nan dai garin na Tsafe da wasu da dama sun fuskanci hare-hare da satar mutane