Labarai

Labarai

‘Sharrin Shaidan ne ya sa na kona matata da kaninta’

Ya ce sharrin Shaidan ne ya sa ya aikata Kafin da ake zarginsa da yi

Ramadan: Gwamnatin Kano za ta kashe N550m wajen ciyarwar azumi

Za a ciyar da abincin ne a cibiyoyi 140 da ke cikin kwaryar birnin Kano

Matashi ya kashe yara 9 don yin tsafi a Taraba

Sai dai ikirarin wanda ake zargin ya tunzura matasa da ’yan uwan yaran da ya kashe

Ya daddatsa mahaifinsa da adda saboda tayar da shi daga barci

Ya daddatsa shi ne saboda ya tashe shi daga barci

Masallacin da ake aikin gina shi a Nguru ya rushe, ya kashe mutum 4

Ginin ya riga ne lokacin da ake mika kankare a saman masallacin