Labarai

Labarai

Matsalar tsaro: Kamfanin jiragen saman Azman ya dakatar da jigila a Kaduna

Wannan na zuwa ne kwanaki kadan bayan harin da wasu ‘yan bindiga suka kai filin jirgin saman.

Harin jirgin kasa: An kai wadanda suka jikkata asibiti – Gwamnati

Ana zaton bam jirgin, wanda ya tashi daga Abuja zuwa Kaduna, ya taka

Jirgin kasa makare da fasinjoji daga Abuja zuwa Kaduna ya taka ‘bam’

Ana harsashen jirgin ya dauko fasinjoji sama da 700 kafin lamarin ya faru

Rikicin manoma da makiyaya ya sake yin ajalin mutum 9 a Jigawa

Rikicin na zuwa ne kasa da mako biyu bayan makamancinsa ya hallaka mutum 6 a Jihar

Mahaifin almajirin da aka yi wa kaca-kaca da duka ya ce bai san dansa na Kano ba

Mahaifin almajirin nan da aka yi wa tabbai kaca-kaca da bulala a jiki ya ce bai ma san cewa dansa yana Kano ba sai bayan da ya kalli bidiyonsa a Faceb