Labarai

Labarai

A yi wa Najeriya addu’a —Aisha Buhari

Allah Shi ne mafificin duk wani mai bayar da taimako.

Matasa miliyan 90 ba su da aikin yi a Najeriya —NBTE

Bugaje ya danganta matsalar tsaron da ta addabi Najeriya da rashin ayyukan yi.

Dubun mutanen da suka hadiye kulli 165 na Hodar Iblis ta cika a Abuja

“Ba don kamun da aka yi min ba, da kimanin Dalar Amurka 1,000 zan samu in na kai kwayoyin Abuja.”

An gano sassan jirgin sojin saman da ya bace bara a Dajin Sambisa

An dai gano sassan jirgin ne bayan wata 11 da bacewarsa, a Dajin Sambisa

’Yan bindiga sun sake yin awon gaba da mutum 11 a kauyukan Kaduna

Tagwayen hare-haren na zuwa ne kwana 2 Bayan kashe mutum 50 a yankin