Labarai

Labarai

El-Rufai ya sassauta dokar hana fita a kudancin Kaduna

An sassauta dokar daga karfe 6 na yamma zuwa 6 na safiyar kowace rana.

Shugaban ’Yan Sanda ya roke su kada su shiga yajin aiki

’Yan sanda na barazanar tsunduma yajin aiki.

An kirkiro maganin kayyade iyali na maza

Tun daga shekarun 1960, masana kimiyya suke ta fadi-tashin samar da maganin kayyade iyali na maza.

Garba Shehu ya tura sanarwar daukar aikin da aka rufe tun 2021

Ya tura sako yana kiran matasa su nemi gurabun aikin da aka riga aka rufe wata biyar da suka gabata.

Dukan malamai: Kotu ta yanke mata hukuncin share makaranta na wata 6

Sai dai kotun ta ba da zabin biyan tarar N30,000, wadanda za a ba malaman da aka ci zarafin nasu