Labarai

Labarai

Majalisa za ta binciki abin da ya haddasa tsayawar jirgin kasan Legas a daji

Hukumar Sufurin Jiragen Kasa, ta ce mai ne ya kare wa jirgin a tsakiyar daji.

’Yan bindiga sun kashe ’yan sanda 4 a Kebbi

’Yan bindiga akalla 500 sun kai hari wani kamfanin tumatir suna yunkurin sace shugabannin kamfanin.

’Yan bindiga sun farmaki ’yan kasuwar albasa a Sakkwato

Sun farmaki ’yan kasuwar yayin da suke kokarin tafiya kudancin kasar nan

Me ya kai Shehu Sani ofishin Hisbah na Kano?

Tsohon Sanatan ya kai ziyarar ne don samun karin haske kan aika-aikacen hukumar.

An gurfanar da matar da ta raba fetur a wajen biki a gaban kotu

Kotun dai ta bayar da belinta kan kudi miliyan biyu