Labarai

Labarai

Aishatu Jibrin Dukku: ’Yar Majalisar Tarayya ta tallafa wa mata 300 a Gombe

Ba zan bai wa al’umma kunya ba a Gombe kamar yadda muke ayyukan haka za mu ci gaba.

NDLEA ta kama babban limami da kunshin wiwi 54 a Legas

Limamin ya ce zai je kasar Kenya ne aikin da’awa tare da kayen mayen.

Turawan Mulkin Mallaka ne tushen matsalar da muke ciki – Ganduje

Ya ce sun aza harsashin ginin kasar ne a kan cimma son zuciyarsu ba don ci gabanta ba

Mutum 12 sun mutu a hatsarin mota a Kwara

Hatsarin ya faru ne lokacin da direban Hiace din yake tsala gudu a hannun da ba nasa ba.

Za a fara musayar dalibai tsakanin makarantar jikan Inyass da ta Izala a Zariya

Malamin ya ce wurin zai kara hada kan musulmi ya kuma rage yawan gaba a tsakaninsu