Labarai

Labarai

’Yan Najeriya miliyan 19 za su yi fama da yunwa a 2022 —Rahoto

Mutum miliyan 14 na fama da karancin abinci a halin yanzu a Najeriya

An yi garkuwa da Dagaci a Katsina

An sace shi ne bayan ya sayar da amfanin gonarsa a kasuwa.

Yawan dauke wuta: Lauya na neman kamfanin lantarki ya biya shi diyyar N200m

An shigar da karar ne a gaban Babbar Kotun Jihar Neja da ke zamanta a Suleja.

Matar Abdulmalik Tanko ta nemi ya sake ta kara aure, bayan kotu ta wanke ta

Jamila ta ce ba za ta iya jiran Abdulmalik Tanko ba

’Yan bindiga sun kashe jami’in kwastam bayan karbar kudin fansa

Sun kashe shi bayan karbar miliyan daya a hannun ’yan uwansa.