Labarai

Labarai

Kudin da muke ba wa ’yan sanda ya fi na Gwamnatin Tarayya —Gwamnoni

Fayemi ya ce gwamnoni na saya wa ’yan sanda makamai da motoci, duk da cewa a wasu jihohi babu kudaden ‘Security Vote’

Tambuwal ya ba da N30m ga iyalan ’yan sa-kai da sojojin da ’yan bindiga suka kashe a Kebbi

Tambuwal ya kai ziyarar ta’aziyya Jihar Kebbi kan lamarin da ya faru.

Motar haya ta kama wuta da mutum 18 a cikinta

Fasinjojin sun yi ta kansu tun kafin wutar ta kama ganga-ganga.

Dalilin da ma’aikata suka tsunduma yajin aiki a Neja

Gwamnatin jihar ta yi alkawari yau shekara biyu kenan amma ba ta cika ba.

Gwamnatin Tarayya ta haramta sayar da amfanin gona ga ’yan ketare

Matakin zai toshe kofar cutar manoman da bakin ke yi.