Labarai

Labarai

’Yan bindiga sun saki basarake da wasu mutum 35 a Katsina

Basaraken da sauran mutanen sun kubuta bayan an biyan cikon kudin fansar.

Sabon rikicin kabilanci ya janyo asarar rayuka da kona kasuwa a Abeokuta 

Daga cikin wadanda lamarin ya rutsa da su, har da Sarkin Hausawan Abeokuta.

Akwai yiwuwar Sunday Igboho ya ci gaba da zama a Kwatano har Buhari ya bar mulki

An bayar da belin nasa ne bisa sharadin ba zai bar Kwatanon ba, kan kowane irin dalili.

Magoya bayan APC da PDP sun ba hammata iska a Filato

Mutane da dama sun jikkata sakamakon arangamar da magoya bayan jam’iyyun suka yi.

Yadda ’yan Najeriya suka fifita zuwa yakin Ukraine sama da zama a kasarsu

“Na rantse da Allah in da ina da kudin da zan biya na tafi.”