Labarai

Labarai

Masu garkuwa da mutane 4 sun fada komar ’yan sanda a Gombe

An cafke ababen zargin da suka addabi garuruwan Kashere da Pindiga.

Kungiyar FOMWAN ta yi wa marasa karfi 32 aure a Kano

“Mun lura cewa da yawa mutane suna son yin aure, amma hakan ya gagara.”

Gwamnatin Legas za ta binciki yadda aka raba kyauta fetur a jarkoki a wajen biki

Lamarin na zuwa ne a lokacin da ake fama da wahalar mai a Najeriya.

Alkalan Kano sun nemi Ganduje ya biya su kudin rawani

Kudin rawani wani bangare ne na alawus-alawus da ake biyan alkalai a Kano.

Uwargida ta kashe miji a daren kwanan amarya

Ana zargin ta kashe mijin ne ta hanyar daba masa wuka.