Labarai

Labarai

Karamin yaro ya fada rijiya wurin raino a Kano

Yaron ya fada a rijiya bayan kakarsa ta bar shi ya yi wasa a tsakar gida

Hajji 2022: NAHCON ta umarci hukumomin alhazai su fara shiri

Saudiyya ta tuntubi hukumar alahzan Najeriya kan shirye-shiryen aikin Hajjin 2022

Yadda ’yan sanda suka hallaka kasurgumin dan fashi a Edo

Jagoran ’yan fashin ya tsere daga gidan yari ne a lokacin zanga-zangar #EndSARS

An kashe ’yan bindiga sama da 200 a kwana 4 a Neja

Yadda jami’an tsaro suka ragargaji gungun ’yan bindiga da Bello Turji da makamantansa suke jagoranta a Neja

Jami’an tsaro sun kashe ’yan ta’adda sama da 200 a Neja

Gwamnatin Neja ta dauki azamar sauya dabarun tunkarar ’yan ta’adda.