Labarai

Labarai

Ba za mu kara farashin kayayyaki ba a watan Azumi —BUA

Kamfanin ya ce daga yanzu zuwa bayan azumi ba zai kara farashin kayayyakinsa ba.

Gwamnatin Abia ta yi wa al’ummar Gombe ta’aziya kan kisan Fataken Shanu

Gwamna Ikpeazu ya yi abin da ya kamata na rage wa iyalan fataken shanun radadin rashin da suka yi.

’Yan bindiga sun sace amarya a Neja

’Yan bindiga sun sace wata amarya ana tsaka da shagalin bikinta a kauyen Egbako da ke Karamar Hukumar Lavun ta Jihar Neja. Yakubu Mohammed, wani dan u

Yadda daliban Kano suka yi zanga-zangar adawa da yajin aikin ASUU

Daliban sun nuna rashin jin dadinsu kan yadda yajin aikin ke kawo musu koma baya.

Ka gaggauta magance yajin aikin ASUU da karancin mai – Kaigama ga Buhari

Ya ce jazaman ne shugabanni su rika sauraron koken jama’a.