Labarai

Labarai

Mai kai ’ya’yanta ’yan bindiga suna lalata da su ta gurfana a kotu

An gurfanar da matar nan da ake zargi da kai ’ya’yanta mata wurin masu garkuwa da mutane suna lalata da su a gaban Kotun Majistare da ke Fada a birnin

Kotu ta ci ’yan tumatir a kasuwar Sabon Gari tarar N50,000

Kotun ta umarci shugabannin kasuwar su gabatar da kansu a domin amsa tambayoyi.

Najeriya ta bukaci Rasha ta janye sojojinta daga Ukraine

Najeriya na goyon bayan taka wa Rasha burki da kuma janye sojojinta daga Ukraine.

’Yan fashi sun kashe mutum 6, sun sace kudade bayan fasa bankuna 4 a Edo

‘Yan fashin sun fasa bankunan tare da dibar makudan kudade.

Matsalar tsaro: Dalilin da muka tuhumi Waziri kan kalamansa – Masarautar Katsina

Masarautar ta ce ba don ta tozarta shi ba ta tuhumi kalaman nasa.