Labarai

Labarai

Mataimakin gwamnan Zamfara ya ki bayyana gaban kwamitin da ke bincikarsa

Kwamitin ya ce zai tabbatar da adalci a yayin gudanar da bincike.

Matashin da ake zargi da tattaka Kur’ani ya sha da kyar a Kano

Saura kiris fusatattun matasa su kawar da shi daga doron kasa.

Almundahana: Kotu ta aike da tsohuwar Minista gidan gyaran hali

Kotun dai ta daure su wata uku a gidan gyaran hali.

Dalilin da ya sa China ta daina ba Najeriya bashi – Lai Mohammed

Sai dai ya ce Najeriya na duba yiwuwar ciyo bashin daga hanyoyin gida da na ketare.

Dalibin da ake zargi da kwakule wa budurwarsa idanu ya zama ‘kurma’ rana tsaka a kotu

Sai dai lauya mai shigar da kara ya bayyana abin a matsayin wasan kwaikwayo.