Labarai

Labarai

Sai an tashi tsaye wajen dakile shan miyagun kwayoyi —Saraki

A matsayina na likita, na san yadda shan miyagun kwayoyi ke tarwatsa al’umma.

Iyayen matashin da Hukumar KASTELEA ta ‘kashe’ suna neman hakki

Akwai bukatar a bai wa iyayen Mas’ud diyya mai tsoka domin su rage radadin rashin da suka yi.

Kungiyar Arewa ta yi Allah wadai da kisan Fataken Shanu a Kasuwar Aba

Kungiyar ta yi kashedin cewa tura ta fara kai ’yan Arewa bango.

ASUU da gwamnati za su koma teburin sulhu ranar Talata

Wannan na zuwa ne a sakamakon tsunduma yajin aikin gargadi na tsawon wata daya da ASUU ta yi.

Kotu ta yi watsi da karar neman hana Atiku tsayawa takara

Wata kungiya tana zargin cewa ba a Najeriya aka haifi Atiku ba.