Labarai

Labarai

Zulum ya raba wa tubabbun ’yan daba 152 tallafin N100m domin su ja jari

Gwamnan ya kuma dauki nauyin karatun yaran tubabbun matasan.

’Yan bindiga sun harbi mutum biyu tare da yi wa mata fyade a Sakkwato

An kai harin ne Karamar Hukumar Sabon Birni da ke Jihar Sakkwato.

Gobara ta yi kisa a sansanin ’yan gudun hijira a Maiduguri

Ana zargin dai wutar ta tashi ne daga wani wajen da wani yake girki a sansanin.

Yadda aka sace amare biyu a hanyar Abuja

‘Ya’ya hudu mata aka sace wa Sarkin Hausawan Anguwan Azara, biyu daga ciki amare

’Yan sandan Isra’ila sun tarwatsa Falasdinawa masu zanga-zanga a birnin Kudus

Yankin dai ya kasance wani wurin da ake gumurzu tsakanin Yahudawan da Falasdinawa.