Labarai

Labarai

El-Rufai@62: Ayyukan El-Rufai abin koyi ne —Buhari

Buhari ya ce El-Rufai ya zarce tsara wajen gudanar da ayyukan ci gaba da ababen more rayuwa a fadin Jihar Kaduna

‘Ku kuka da kanku idan aka sake kashe dan Arewa a Kudu’

Mahara sun bindige ’yan Arewa takwas a kasuwar dabbobi ta Omumauzor da ke Jihar Abiya

Gobara ta tashi a dakin kwanan dalibai a Neja

Gobarar ta tashi cikin dare a yayin da dalibai ke barci a dakin kwanan.

Abba Kyari ya ce ’yan IPOB ne suka kulla masa sharri

Kyari ya ce IPOB/ESN ne suka kulla masa sharri don bata masa suna saboda ya ragargaje su a yankin Kudu maso Gabas

’Yan casu muka kama ba masu hada auren jinsi ba —Hisbah

Hisbah ta ce ta same su suna tsaka da aikata alfasha amma babu wata shaida da ke nuna auren jinsi suke hadawa