Labarai

Labarai

Almundahana: Kotu ta kwace gidajen mai 10 a hannun wani soja

Babban sojan da aka kwace kadarorin a hannunsa hadimi ne ga Mashawarcin Shugaban Kasa kan Tsaron Kasa, Babagana Monguno.

Yadda ’yan Najeriya ke kokawa bayan litar fetur ta kai N600

An ninka kudin sufuri a yayin da ’yan bumburutu da gidajen mai suke cin karensu babu babbaka.

NNPC ya ba da izinin sayar da man fetur ba dare, ba rana

NNPC na shirin adana lita biliyan 2.3 na man fetur a cikin mako biyu masu zuwa.

‘Karancin man fetur na neman kawo tashin farashin kayan abinci a Kano’

’Yan bumburutu da gidajen mai na cin karensu babu babbaka a yayin da Kanawa suke kokawa

Yadda wahalar mai ta jefa Jasawa cikin halin ni-’ya-su

Wakilinmu ya ga yadda akasarin gidajen mai a birnin suka kasance a rufe.