Labarai

Labarai

Buhari ya nada Bello Koko a matsayin shugaban hukumar NPA

Sanarwar ta ce nadin na Bello Koko zai fara aiki ne nan take.

‘Karancin mai na iya haifar da hauhawar farashin kayayyaki’

Hukumar ta ce karancin man fetur na iya jefa tattalin arzikin cikin matsala.

Kotu ta daure matan aure 2 a Kaduna saboda cizon juna

Matan biyu sun gwada kwanjin juna tare da ba wa hammata iska.

Wahalar man fetur: Galan ya kai N2,000 a wajen ’yan bumburutu a Kaduna

Yanzu haka a Kaduna ’yan bumburutu ke cin karensu ba babbaka.

An rantsar da kwamitin binciken Mataimakin Gwamnan Zamfara

Majalisar Dokokin Jihar ta amince a tsige Mahdi Aliyu Gusau zargin sa da rashin da’a.