Buhari ya nada Bello Koko a matsayin shugaban hukumar NPA
Sanarwar ta ce nadin na Bello Koko zai fara aiki ne nan take.
Labarai
Sanarwar ta ce nadin na Bello Koko zai fara aiki ne nan take.
Hukumar ta ce karancin man fetur na iya jefa tattalin arzikin cikin matsala.
Matan biyu sun gwada kwanjin juna tare da ba wa hammata iska.
Yanzu haka a Kaduna ’yan bumburutu ke cin karensu ba babbaka.
Majalisar Dokokin Jihar ta amince a tsige Mahdi Aliyu Gusau zargin sa da rashin da’a.