Labarai

Labarai

Kungiyar Dalibai za ta shiga zanga-zanga kan yajin aikin ASUU

ASUU da gwamnatin su gaggauta kawo karshen tankiyar da ke tsakaninsu.

An tona asirin manyan ’yan sanda da jami’an NDLEA bayan Abba Kyari ya kwana a tsare

Manyan ’yan sanda ke kawo tafiyar haiwaniya a binciken da ake wa Abba Kyari

Masari ya haramta ayyukan kungiyar ’Yan Sa-Kai a Katsina

Duk wanda aka kama bisa zargin aikata wani laifi a mika shi ga ’yan sanda.

Za mu kalubalanci sakamakon zaben Kananan Hukumomin Abuja a kotu – PDP

Ya ce duk da nasararsu a Kananan Hukumomi uku, za su kalubalanci ragowar.

An kulle bankin Access a Gombe saboda taurin bashin kudin haraji

Hukumar ta ce ta rufe bankin ne bayan samun umarni daga kotu.