Labarai

Labarai

Masari zai gwangwaje zakaran gasar fasaha ta Katsina da kyautar mota

Ana sa ran rufe gasar ranar 15 ga watan Fabrairun 2022.

Jami’an tsaro sun kwato mutane 3, sun kashe dan bindiga a Kaduna

Yankin ya yi kaurin suna wajen hare haren ’yan bindiga musamman a ’yan kwanakin nan.

’Yan bindiga sun huce fushi kan masu ba wa jami’an tsaro hadin kai

Wannan hukunci ne a sakamakon bai wa jami’an tsaro bayanai a kansu da suke yi.

Abin da ya sa muka ba Amaechi sarauta — Sarkin Daura

Ban taba yin sarauta don kudi ko wani mukami ba.

Gobara ta tashi a gidan Sheikh Ahmad Gumi

Gobara ta tashi a gidan fitaccen malamin addinin Musuluncin nan da ke Kaduna, Sheikh Ahmed Gumi. Rahotanni sun ce gobarar ta tashi ne ranar Asabar da