Zaben Abuja: Dan jaridar da ke daukar hoton masu sayen kuri’a ya sha da kyar
Sun dai yi barazanar dukansa, muddin bai dena daukarsu ba.
Labarai
Sun dai yi barazanar dukansa, muddin bai dena daukarsu ba.
Wani magoyin bayan jam’iyyun da ke takara a zaben kananan hukumomin Abuja ya kashe wata mata tana kokarin kada kuri’a a ranar Asabar.
Sani Zorro tsohon fitaccen dan jarida ne kuma tsohon shugaban kungiyar ’yan jarida ta Najeriya da ma ta Afirka ta Yamma.
A makon nan ne ’yan bindiga suka kashe akalla mutum 10 suka sace wadansu a garin Guga da ke Karamar Hukumar Bakori a Jihar Katsina. Wani mazaunin gari
An bullo da tallafin ne domin su rika zuwa awon ciki da kuma zuwa asibiti yayin haihuwa.