’Yan Bindiga Sun Dauke Mai Shayarwa da Danta a Zariya
’Yan bindiga sun kai tagwayen hare-haren ne a kananan hukomomin Zariya da Sabon Gari da ke Jihar Kaduna. ’Yan sun sace wata mata mai shayarwa da danta
Labarai
’Yan bindiga sun kai tagwayen hare-haren ne a kananan hukomomin Zariya da Sabon Gari da ke Jihar Kaduna. ’Yan sun sace wata mata mai shayarwa da danta
Matasan sun shiga hannu bayan addabar unguwar Kurna Tudun Fulani.
Ladanin yana tsaka da kiran sallah ’yan bindiga suka shiga masallacin suka bude masa wuta
Ana tuhumar Dan Sarauniya da bata sunan gwamna Abdullahi Umar Ganduje.
Hukumar ta kama sunduki biyu cike da hodar Iblis da kudinta ya kai Naira biliyan biyu a lokaci guda.