Labarai

Labarai

Mutum 19 sun mutu a hatsarin mota a Yobe

Duka fasinjoji da direbobin motocin sun rasu a hatsarin na taho-mu-gama.

Boko Haram sun kai mana hari 72 —Al’ummar Chibok

Boko Haram ta kai hari a yankin na Chibok fiye da sau 72 tare kuma da kashe fiye da 407

Buhari ya waiwayi direban da ya kai shi gida bayan an kai masa hari a 2014

Mutumin da ya kai Buhari gida bayan an kami masa harin bom ya ce, bai taba rike N10,000 ta kansa ba sai da Buhari ya waiwaye shi

Ambaliyar ruwa ta yi ajalin mutum 10 a Zimbabwe

Ana fargabar wata mahaukaciyar guguwar da ake kira Batsirai na kan hanya.

Lauyoyin Abduljabbar na neman a dawo da shaidar gwamnati na farko don su yi masa tambayoyi

A ci gaba da shari’ar da ake fafatawa tsakanin Gwamnatin Jihar Kano da Sheikh Abduljabbar Nasiru Kabara, lauyan wanda ake kara sun bukaci a dawo musu