Labarai

Labarai

Buhari ya yi Allah wadai da yunkurin juyin mulki a Guinea-Bissau

Buhari ya yi tir tare da Allah wadai kan lamarin.

Buhari zai tafi Habasha taron AU ranar Alhamis

Zai je kasar ne domin halartar taron Shugabannin Kasashen Afirka karo na 35.

Bayan fuskantar jan kafa daga China, Buhari zai koma kasashen Turai da ciyo bashi

Gwamnatin ta ce bankin Standard Chartered ya amince ya ba ta bashin kudin aikin titin jirgin kasan Kano zuwa Legas da kuma Fatakwal zuwa Maiduguri.

Bom ya kashe Jagoran Civilian JTF, 5 sun jikkata a Borno

Sun taka bom ne a lokacin da suke gudanar da aiki a Karamar Hukumar Biu

An ceto wasu ’yan Matan Najeriya daga hannun mai safarar mutane a Indiya

Sai da kowacce mace ta biya matar N4.5 ta hanyar yin karuwanci.