Labarai

Labarai

Dalilin da aka dakatar da shirin ‘Idon Mikiya’

Ana zargin gwamnati ta dakatar da shirin ne saboda kwance mata zani a kasuwa da ake yi galibi a cikin shirin.

Shari’ar Abduljabbar ta danne ta Dan Sarauniya a Kano

Kotun ta yi la’akari da cewar ana jibge jami’an tsaro a shari’ar Abduljabbar.

Jihar Kebbi ta tura dalibai 117 kasar waje karatun Aikin Likita da Injiniya

Gwamnatin Jihar Kebbi ta tura dalibanta 117 zuwa kasar waje domin su yi karatun aikin likita da kuma aikin injiniya.

Mutum 2 sun rasu bayan motar mai ta yi bindiga a hanyar Legas

Wata motar dakon mai ta yi bindiga a safiyar Laraba a kan babbar hanyar Legas zuwa Ibadan in da mutum 2 su ka rasa ransu. Motar dakon man ta yi bindig

Daliba Mafi Hazaka ta Duniya ta lashe wani sabon kambu

Bayan lashe kambun Daliba Mafi Hazaka ta Duniya, Fareedah ta sake lashe wata kyautar.